

Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da rabon kayan tallafin taki, iri, Dabbobi da injin ban ruwa na noman rani ga matan da suke yankin karkara domin...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da manyan alkalan kotuna tara, da Khadis na kotun daukaka ƙara bisa Shawarar majalisar shari’a ta kasa...
Ofishin shugabar Matan Jam’iyyar APC ta ƙasa Mrs Mary ta nada Jamila Ado Mai Wuƙa a matsayin mashawarciya kan harkokin yaɗa labarai a yankin Arewa. Hakan...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta ce, bikin ranar mata ta duniya na bana ya bambanta da sauran bukukuwan da aka gudanar a shekarun baya. Kwamishiniyar jin kai...
Shafukan sada zumunta na Facebook da Instagram sun dawo aiki bayan tsayawa na tsawon wasu sa’o’i a wasu sassan duniya. Tun da farko, mutane da dama...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya aike wa majalisar dokokin jihar Kano sunayen mutanen da za su jagoranci shirya zaɓen ƙananan hukumomi da ke...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta gina titi a hanyar da ta tashi daga Bypass Kwanar Ƴan Shana zuwa...
Kungiyar Sanatocin Arewa ta yabawa ƙungiyar raya tattalin arzikin kasashen Afrika ta ECOWAS, sakamakon janye jerin takunkuman da ta ƙaƙabawa ƙasashen Nijar Da Burkina Faso, da...
A wani yunkuri na tabbatar da zaman lafiya da bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, kungiyar ECOWAS ta yanke shawarar janye takunkumin tattalin arziki da ta...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta umarci ƙananan hukumomin jihar nan 44 da su riƙa ware Naira miliyan 25...