

Hukumar Inshorar Lafiya ta Najeriya NHIA, ta kaddamar da wani sabon shiri na gaggawa domin rage mace-macen jarirai da ƙara samun damar kula da lafiyar jarirai...
Gwamnan Jihar Sokoto, Dakta Ahmad Aliyu, ya ƙaddamar da sabbin jiragen ruwa na zamani guda ashirin tare da rigunan ruwa guda dubu biyu, domin rage haɗurran...
Jam’iyyar adawa ta, PDP, ta yi zargin cewa Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya wuce iyakokin da kundin tsarin mulki ya ba shi, bayan da ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa, ta kama wani mutum da ya ke yin ƙarya da cewa shi soja ne tare da wasu matasa biyu da ake...
Gwamnatin jihar Kano ta raba kekunan dinki da sauran kayan aikin yin Takalma da jakunkuna na miliyoyin kudi ga kungiyoyin Kofar mata da Gwale a kokarinta...
Matatar mai ta Dangote ta sanar da cewa za ta fara rarraba mai daga matatar zuwa gidajen mai da ke faɗin kasar nan. Dangoten ya...
Babban bankin Najeriya CBN, ya shawaci mutane musamman ma ƴan kasuwa da su rungumi taarin yin amfani da sabbin hanyiyin hadadar kudi domin kauce wa samun...
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki tsohon mataimakin shugaban Najeriya Atiku Abubakar, bisa kalaman sa na cewar ’yan Najeriya na fama da yunwa da kuma tashin hankali,...
Tsohon Shugaban Ƙasar nan Goodluck Jonathan, ya isa birnin Accra, na Ƙasar Ghana, domin halartar taron Dumokaradiyya na Democracy Dialogue na 2025 da Gidauniyar sa ta...
Hukumar kare hakkin masu siye da masu siyar da kayayyaki ta jihar Kano watau Kano state consumer protection Council, ta gano jabun magunguna na Sama da...