Gwamnatin jihar Kano ta ce, za a kammala aikin Dam ɗin Ƴansabo da ke karamar hukumar Tofa a farkon shekarar 2022. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim...
A yau Alhamis ne shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai bar Abuja zuwa birnin Istanbul na ƙasar Turkiyya. Shugaba Buhari zai halarci taron haɗin gwiwa tsakanin Turkiyya...
Ƙungiyar Malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta musanta batun gwamnatin tarayya na cewar ta bai wa ƙungiyar naira Biliyan 52. Shugaban ƙungiyar reshen jihar Kano da...
Wata babbar kotu a kasar Afrika ta Kudu ta ƙi yarda da hukuncin da aka zartar na sakin tsohon shugaban ƙasar Jacob Zuma. A ranar laraba...