

Majalisar dattijai ta ce, an ware sama da Naira biliyan 190 domin gudanar da ƙidayar jama’a a shekarar 2022. Kwamitin majalisar mai kula da yawan jama’a...
Allah ya yiwa sarkin tsaftar Kano Alhaji Ja’afaru Ahmad Gwarzo rasuwa. Guda daga cikin ƴaƴan sa mai suna Asma’u Ja’afaru ta tabbatar da rasuwar sa yayin...
Masanin siyasa a jami’ar Bayero da ke Kano Farfesa Kamilu Sani Fagge ya ce, gazawar gwamnati ne rashin samarwa da al’ummar ta ruwan sha. A cewar...