Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Babu fashi makarantu su koma bakin aiki-Ganduje

Published

on

Gwamantin jihar Kano ta ce babu fashi makarantun jihar za su koma a gobe litinin 18 ga watan Janairun 2021.

Kwamishinan ilimi na jihar Muhammad Sunusi Sa’idu Kiru ne tabbatar da hakan a Lahadin nan.

Ya ce, daga Lahadin gwamnati ta ba da umarnin bude makarantun kwana yayin da daliban jeka-ka-dawo za su koma a gobe Litinin.

A don haka ya bukaci iyaye da su yi watsi da jita-jitar da ake yadawa kan rashin komawa makarantun a gobe.

Kiru ya Kuma ce, tuni ma’aikatar ilimi ta fitar da jadawalin karatu na shekarar 2021.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!