Connect with us

Barka Da Hantsi

Barka da Hantsi 15-10-2021

Published

on

Shirin Barka da Hantsi 15-10-2021

Shirin na wannan rana ya mayar da hankali ne kan muhimmancin malaman makaranta a cikin al’umma, da kuma duba dalilai da suka janyo malaman ke rayuwar ƙasƙanci kuma ilimin baya samun inganci.

Baƙinmu sune Shugaban ƙungiyar malaman makaranta ta Najeriya NUT reshen jihar Kano Hambali Muhammad, da kuma Sani Salisu Ɗanhassan, mataimakin shugaban ƙungiyar iyayen yara da malamai ta ƙasa PTA, kuma shugaban ƙungiyar a Jihar Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!