Connect with us

Barka Da Hantsi

Barka da Hantsi: Tasirin fitar da zakkah da waƙafi ga mahangar tattalin arzikin duniyar musulunci

Published

on

Shirin Barka da Hantsi 25-11-2021

A cikin shirin na wannan ranar, an tattauna ne kan tasirin fitar da zakkah da waƙafi ga mahangar tattalin arziƙin duniyar musulunchi wajen kawo ƙarshen matsalolin da suka dabaibaye al’umma.

Baƙin da aka tattauna dasu, su ne Injiniya Muhammadu Lawal Maidoki (Sadaukin Sokoto) shugaban hukumar Zakkah da Waƙafi ta jihar Sokoto kuma shugaban gamayyar ƙungiyoyin masu aikin Zakkah da Waƙafi na Najeriya. Sai kuma Dr. Aliyu Ɗahiru Muhammad, Mataimakin shugaba cibiyar nazarin harkokin hada-hadar kuɗi a addinin musulunci ta Jami’ar Bayero Kano, kuma sakatare na gamayyar ƙungiyoyin masu aikin Zakkah da Waƙafi na Najrriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!