Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari ya umarci jami’an Civil Defence su koma gadin makarantu

Published

on

Gwamantin tarayya ta umarci hukumar tsaro ta Civil Defence, da ta fito da sabbin tsare tsare  da zai taimaka wajen bada tsaro ga makarantun kasar nan.

Wannan dai na zuwa ne a lokaci guda da ake ci gaba da samun yawaitar hare-haren ‘yan bindiga wadanda ke sace dalibai a arewacin kasar nan.

Ministan harkokin cikin gida, Ogbeni Rauf Aregbesola ne ya ba da wannan umarnin a jiya a birnin tarayya Abuja, lokacin da ya ke ganawa da sabon shugaban hukumar tsaron ta Civil Defence, Ahmed Audi.

Aregbesola, ya ce, abin takaici ne yadda ake samun yawaitar satar dalibai a baya-bayan nan

‘‘Sabon salon da ‘yan bindigar suka fito dashi wajibi ne mu dakile shi, adon haka lokaci yayi da hukumar tsaro ta Civil Defence  za ta hada kai da sauran hukumomin tsaro don samar da tsaro a makarantun kasar nan.

 

 

 

 

 

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!