Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Buhari zai gabatarwa majalisa kasafin ƙudi na 2022

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai gabatarwa majalisa dabtarin kasafin kuɗin shekarar 2022.

A ranar Alhamis ne dai shugaba Buhari zai gabatar da kasafin a gaban majalisun kasar nan.

Mataimakin shugaban majalisar dattijai, Ovie Omo-Agege, ne ya shaida hakan yayin zaman majalisar na ranar Talata.

Ovie Omo-Agege ya bukaci kwamitin harkokin kudi na majalisar da ya gaggauta aikin da yake yi kan tsare-tsaren kasafi da kudade, domin gabatar da rahotonsa a gaban majalisar a ranar Laraba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!