

Kafar yaɗa labaran Iran sun ce an ɗage taron jana’izar Jagoran addinin ƙasar, Ayatollah Ali Khamenei, wanda aka shirya gudanarwa...
Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) ta dakatar da hawa da saukar jirage a Birnin Dubai biyo bayan wani harin da aka kai daga Iran. Wannan mataki ya...
Reza Pahlavi, ɗan tsohon Shah na Iran da ke gudun hijira, ya yaba da hare-haren da United States da Israel suka kai kan wasu muhimman wuraren...
Makwabtan ƙasar Iran na nuna matuƙar damuwa kan yiwuwar rikici ya bazu a yankin, bayan hare-haren da Amurka da Israel suka kai. Rahotanni sun ce...
Shugaban Amurka Trump ya ce zai kauce wa Majalisar Dokoki tare da tilasta sabbin dokoki masu tsauri na tantance masu kaɗa ƙuri’a kafin zaɓen tsakiyar wa’adi...
Aƙalla mutane 66 ne suka mutu a wani hari da mayaƙan ƙungiyar ADF mai suka kai kan jama’ar yankin Irumu na gabashin jamhuriyyar Demokradiyyar Congo mai...
Hukumomin kula da lantarki a Ukraine sun bayyana cewa rundunar sojin Rasha ta kai wani mummunan hari kan manyan cibiyoyin samar da wutar lantarki a fadin...
Shugaban Amurka, Donbald Trump ya bayyana sunayen mambobin kwamitin da zai jagoranta, wanda zai tafiyar da zaman lafiyar Gaza. Daga cikin mambobin kwamitin har da sakataren...
Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta yi kira ga ‘yan kasar da ke Venezueala su gaggauta ficewa daga kasar. Matakin na zuwa ne bayan da ma’aikatar...
Gwamnatin soji a Burkina Faso ta ce ta dakile wani sabon yunkurin juyin mulki da aka shirya domin hambarar da shugaban kasar na rikon kwarya, Kanal...