

Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta ce, hare-hare ta sama da Isra’ila ke kai wa sun kashe mutum biyar a kudancin...
Rahotanni sun bayyana cewar an gwabza ƙazamin fada a yankin kudancin tsakiyar Sudan tsakanin rundunar sojin kasar da kuma kungiyar RSF. Sojojin sun ce sun ƙwace...
Wasu jami’an soji sun ce sun ƙwace cikakken iko da ƙasar Guinea-Bissau a daidai lokacin da rahotanni ke cewa an kama shugaban ƙasar Umaro Sissoco Embaló....
Ƙungiyar kare haƙƙin bil adama ta Human Rights Watch ta bayyana matakin Isra’ila na tilastawa Falasɗinawa ficewa daga sansanonin ƴan gudun hijira uku da ke gaɓar...
Kotun International Crimes Tribunal, wadda ke gudanar da shari’un laifukan yaƙi a Bangladesh, ta yanke wa tsohuwar Firayim Minista, Sheikh Hasina, hukuncin kisa bisa zargin bada...
Jami’ai a Jamhuriyar Dimokaradiyyar Congo sun ce aƙalla masu hakar ma’adinai 32 ne suka mutu bayan da wata gada ta ruguje a wata mahaƙar ma’adinan cobalt...
Gwamnatin mulkin sojin Mali ta dakatar da wasu gidajen talbijin biyu na Faransa a ƙasar daga bayar da rahotonnin ayyukan masu iƙirarin jihadi. Hukumar da...
Mutane shida sun mutu yayin da wasu 22 suka samu raunika sakamakon hargitsin da aka samu a wajen ɗaukar aikin soji a Ghana. Rundunar sojin kasar...
Jami’ai a Rasha sun ce hare-haren da Ukraine ta kai kan cibiyoyin makamashi da jirage marasa matuƙa sun jefa mazauna yankunan da ke kan iyakar ƙasashen...
Shugaban Kamaru Paul Biya ya yi alƙawarin dawo da doka a ƙasar bayan tashin hankalin da aka samu bayan zabe. Bayyana Mista Biya a matsayin wanda...