

Kasar Eritrea ta sanar da ficewarta daga kungiyar kasashen Gabashin Afirka ta IGAD, tana mai zargin kungiyar da fatali da ka’idojin da aka kafa ta a...
Gwamnatin Burkina Faso ta ce an tilastawa wani jirgin saman sojin saman Najeriya , da ke ɗauke da sojoji 11 sauka a ƙasar a ranar Litinin...
Ministan harkokin cikin gida na Jamhuriyar Benin ya bayyana a gidan talabijin ɗin ƙasar domin sanar da cewa yunƙurin juyin mulkin da wasu sojoji suka yi...
Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya ce ƙasarsa za ta taimaka wa Najeriya domin shawo kan matsalar tsaro da ke addabar arewacin ƙasar. Cikin wani saƙo da...
Ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afirka ta Yamma Ecowas ta ce ta shirya wajen taimaka wa Jamhuriyar Benin da sojoji domin daƙile juyin mulkin da wasu...
Wasu rahotanni masu tushe daga ƙasar Benin sun tabbatar da cewa an fara yunƙurin juyin mulki da safiyar yau Lahadi, inda ake zargin sojojin da...
Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta ce, hare-hare ta sama da Isra’ila ke kai wa sun kashe mutum biyar a kudancin Zirin, tare da jikkata wasu da...
Rahotanni sun bayyana cewar an gwabza ƙazamin fada a yankin kudancin tsakiyar Sudan tsakanin rundunar sojin kasar da kuma kungiyar RSF. Sojojin sun ce sun ƙwace...
Wasu jami’an soji sun ce sun ƙwace cikakken iko da ƙasar Guinea-Bissau a daidai lokacin da rahotanni ke cewa an kama shugaban ƙasar Umaro Sissoco Embaló....
Ƙungiyar kare haƙƙin bil adama ta Human Rights Watch ta bayyana matakin Isra’ila na tilastawa Falasɗinawa ficewa daga sansanonin ƴan gudun hijira uku da ke gaɓar...