Fitaccen mai amfani da kafar sadarwar zamani, kuma mai fashin baki kan al’amuran yau da kullum a nan Jihar Kano Aliyu Dahiru Aliyu, ya ce ya...
A yau ne kotun kolin Nigeriya ta ke ci gaba da zaman sauraron ƙarar da wasu gwamnonin jihohi suka shigar da gwamnatin tarayya kan buƙatar ƙara...
Yayin da ‘yan takarar jam’iyyun hammaya a Nijeriya ke cewa zasu kai jam’iyar PDP kara kotu, biyo bayan zarginsu da magudin zabe, shi kuwa dan takarar...
‘Daya daga cikin ‘dan takarar kujerar shugaban kasar Nijeriya na babbar jamiyyar hamayya ta PDP Atiku Abubakar ya ce zai kalubalanci babban zaben da aka gudanar...
Babbar kotun shari’ar musulunci da ke zamanta a Hausawa filin hokey a jihar Kano karkashin jagorancin mai shari’a Abdullahi Halliru, ta yanke wa Murja Ibrahim hukuncin...
Zauren da ya yi aikin sanya ido a zaben shugaban kasar da ya gudana a jihar Kano ya ce, an samu karancin barazanar tsaro a lokacin...
Kasar Amurka ta yi kira ga hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya INEC da ta magance matsalolin da aka fuskanta na na’urar tantance masu kada...
Masana da masu sharhi kan al’amuran shari’a na ci gaba da bayyana goyon bayan su kan matakin rundunar ‘yan sanda na kama shugaban masu rinjayi na...
A jiya ne kotun kolin kasar nan ta kori ƙarar da Mohammed Abacha ya ɗaukaka gabanta, inda ta tabbatar da Saddiq Wali a matsayin ɗan takarar...
Rundunar ‘yan sandan a Jihar Kano ta gayyaci zababben dan majalisar wakilai na karamar hukumar Dala a jam’iyyar NNPP Ali Madakin Gini domin amsa wasu tambayoyi....