Wasu mutane uku sun rasa rayukansu a garin Takum da ke jihar Taraba sakamakon wata guguwa da ta faru sau biyu cikin kwanaki biyu. BBC ta...
Hawahawar farashin Dalar Amurka a fadin Nijeriya a baya ya haifar da tashin farashin kayayyakin amfanin yau da kullum wanda ya sabbaba tsadar da yan kasuwa...
Hukumar kula da wutar lantarki ta Nijeriya ta amince da ƙara kuɗin wuta ga abokanan hulɗarsu da ke rukunin Band A da suke samun wuta tsawon...
Jami’an ‘yan sanda a birnin tarayya Abuja, sun cafke wasu da ake zargin cewa masu garkuwa da mutane ne a maɓoyarsu da ke cikin dazuka da...
Gwamnatin jihar Zamfara, ta musanta ciyo bashin kuɗi sama da naira biliyan 14, inda ta ce kuɗin wani ɓangare ne na kuɗaɗen da gwamnatin da ta...
An rantsar da zababben shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, a matsayin shugaban kasar na biyar, yayin wani katafaren biki a babban birnin kasar Dakar. Shugabannin...
Shugabar Mata shiyar arewa maso yamma ta jam’iyar NNPP Hajiya Aisha Ahmad kaita ta ajiye mukaminta a yau, Hajiya Aisha Ahmad Kaita ta bayyana hakan yayin...
A zamanta na yau Talata, majalisar dokokin jihar Kano karkashin jagorancin shugabanta Alhaji Jibril Isma’il Falgore, ta tantance tare da amincewada nadin sabbin kwamishinoni guda 4...
Ƙungiyar tallafa wa mata da marayu ta Alkhairi Orphanage and Women Development, ta ƙaddamar da rabon kayan abincin Azumi da kuma kayan Sallah ga mutane 500...
Kwamatin Zaman Lafiya na jihar Kano (KPC) ya bukaci rundunar ‘yan sanda kan ta gaggauta gudanar da bincike dan Gano mutanan dake da hannu wajen daukar...