Kungiyar kare hakkin Dan-adam ta Amnesty International, ta zargi gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu da gaza kare rayukan ‘yan Najeriya. Wsannan zargi dai na zuwa...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce, ta dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a kan titin Funtua zuwa Gusau a jihar Katsina. Mai magana da...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ba za ta biya ma’aikatanta albashin watan nan da muke ciki na Afrilu ta hanyar banki ba, maimakon haka za a...
Kungiyar ci gaban unguwar Gangar Ruwa Tudun Tsakuwa da ke yankin Dan Bare a karamar hukumar Kumbotso ta sha alwashin ci gaba da tallafawa musamman ma...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya ce gwaamnatinsa za ta hada kai da kamfanonin da ke samar da filaye da gidaje don saukaka hanyoyin...
Hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Kano, ta fara yi wa maniyyata aikin hajjin bana allurar rigakafi da kuma duba lafiyar su. Shugaban hukumar Alhaji Lamin...
Mai Martaba Sarkin Hadejia kuma shugaban majalisar Sarakunan jihar Jigawa Alhaji Adamu Abubakar Maje, ya ce, ya kamata al’umma da kuma kungiyoyi su mayar da hankali...
Rundunar sojin Najeriya ta Operation Safe Heaven, ta ce, ta daƙile wani yunkurin kai hari a ƙauyen Teegbe da ke karamar hukumar Bassa ta jihar Filato,...
Gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya sanya hannu kan dokar samar da wasu sabbin hukumomi guda huɗu. Babban daraktan yaɗa labaran gwamnan Sunusi Bature Dawakin...
Gwamnatin jihar Kano, ta dakatar da aikin duben tsaftar muhalli na watan nan da muke ciki na Afrilu domin bai wa daliban da za su rubuta...