Hukumar tace Fina-finan da Dab’i ta Jihar Kano, ta ce tana kan gudanar da bincike domin gano yadda mawaki Hamisu Breaker ya saki sabuwar wakarsa mai...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA, ta bayyana cewa za ta fara yi wa matasa ‘yan hidimar kasa da kuma masu...
Ministan Kudi da Tattalin Arziki na Najeriya Wale Edun, ya tabbatar da cewa, ana gudanar da bincike kan asusun kamfanin mai na NNPCL, domin inganta tsarin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da hana sauraron wata sabuwar Wakar Hamisu Breaker mai suna Amanata. Mataimakiyar Babban Kwamandan hukumar ta Hisbah a ɓangaren...
Hukumar kare hakkin masu sayen kayayyaki ta jihar Kano watau Kano Consumer Protection Council, ta ce, zata fara yi wa yan kasuwar da ke gudanar da...
Sanata Suleiman Abdulrahman Kawu Sumaila, mai wakiltar mazabar Kano ta Kudu, ya tabbatar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP ba tare da komawa wata jam’iyyar ba. Wata...
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya kaddamar da aikin gina titi mai tsawon kilomita 7 da digo daya wanda ya tashi daga shataletalen Terminus zuwa...
Hukumar kare haƙƙin Bil-adama ta kasa NHRC, ta ce tsakanin watan Janairun shekarar da ta gabata zuwa Afrilun wannan shekarar da muke ciki an sami...
Kungiyar Alarammomin tsangaya sun koka kan rashin ganin Malaman da gwamnatin Kano ta tura makarantun tsangaya dan koyar da Almajirai ilimin Zamani. A cewar Malaman tsangayar...
Rundinar yan sandan Kano ta tattabatar da mutuwar wani matashi Halifa wanda aka fi sani da Baba Beru wanda ake zarginsa da addabar unguwar Gwammaja da...