

Tsohon gwamnan jihar Rivers, kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa yawancin waɗanda suka soke shi a baya, yanzu sun koma jam’iyyar...
Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da ƙudurin kula da ayyukan ’yan gwangwan a faɗin jihar, domin kare muhalli da hana lalacewar kadarorin gwamnati da na...
Rundunar ‘yan sanda ta bayyana damuwa kan koma-baya da tsaiko da ake samu tsakanin jami’an ‘yan sanda da lauyoyi wajen aiwatar da umarnin kotu (court orders)....
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya amince da samar da sabon gidan Ruwa a garin Taluwaiwai, da ke yankin karamar hukumar Rano. Kwamishinan ma’aikatar albarkatun...
Hukumar lura da gidan Ajiya da gyaran Hali na Kasa reshen Jihar Kano ta ce canjin da akayiwa Malam Abduljabar Nasiru Kabara daga Gidan Ajiya da...
Cibiyar Civil Society Legislative Advocacy Centre (CISLAC) ta nuna tsananin adawa da matakin da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dauka na bayar da afuwar shugaban kasa...
Jagoran adawar kasar Kamaru Issa Tchiroma Bakary, ya yi iƙirari samun nasara a zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar ranar Lahadi. Cikin wani bidiyo da ya...
Babbar jam’iyyar hamayya ta PDP, ta ɗage babban taron kwamitin zartarwarta da aka tsara yi a gobe Laraba 15 ga watan Oktoban 2025. Cikin wata sanarwar...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta kama wata mata da ake zargi da tara matasa a gidanta domin aikata badala a yanki Hotoro Walawai da ke...
Kungiyar Ƙwadago ta kasa NLC ta gargaɗi gwamnatin tarayya kan ta daina barazanar yin amfani da manufar “ba aiki, ba albashi” kan yajin aikin kungiyar malaman...