Jami’an ƴan sanda sun far wa ’yan jaridar kafofin yada labaran Daily Trust da takwaransa na BBC a yayin da suka ke daukar rahoto a kotun...
Jami’an rundunar Ƴan Sandan jihar Kano, sun hana Manema labarai shiga harabar Kotun Sauraron Ƙararrakin zaɓe ta Kano domin shaida hukuncin da Kotun za ta yanke...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta gargaɗi mutanen da ba su da alaƙa da shari’ar zaɓen Gwamnan Kano da kotun karɓar ƙorafin zaɓen Gwamna za ta...
Daya daga cikin mai rike da sarautar gargajiya a Jihar Kano ya bayyana cewa Samar da kungiyar da zata rinka wanzar da zaman lafiya a unguwanni...
Hukumar tace Finafinai ta jihar Kano, ta mayar da aikin yin rijistar ƴan masana’antar Kannywood zuwa hannun ƙungiyoyinsu. Shugaban hukumar Abba Almustapha, ne ya bayyana hakan...
Mambobin majalisar dokokin jiha Kano su 40 za su yi karo-karon kuɗi cikin albashinsu domin bai wa matashin nan mai sana’ar Tuƙa babur ɗin Adaidaita Sahu...
Gwamnatin tarayya, ta bayyana matsalar rashin rashin tsaro a matsayin dalilin da ya sanya ba za ta faɗi wa’adin kammala aikin layin dogon da ya tashi...
Gwamnatin jihar Kano, ta nesanta kanta da kalaman Kwamishinan ƙasa na jihar da kuma mai bai wa gwamna Abba Kabir Yusuf, shawara fannin al’amuran matasa Yusuf...
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta ce nan da ƙarshen shekarar 2025 zata kammala aikin hanyar dogo da ta tashi daga Kano zuwa Maraɗi da kuma buɗe jami’ar...
Masana da masu sharhi kan al’amuran dake gudana a Nijeriya sun ce babban kalubalen da kasar tafi fuskanta tun bayan fara gudanar da tsarin mulkin dimukradiyya...