Hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Kano, ta yi barazanar kamawa tare da gurfanar da duk wani ɗan kasuwa da aka samu da laifin...
Gamayyar kungiyoyin ƙwadagon Najeriya NLC da TUC sun sanar da shirin su na tafiya yajin aikin gama-gari. Cikin wata sanarwa da suka fitar NLC da TUC,...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya buƙaci mahukuntan asibitin ƙashi na Dala, da su samar da tsarin ragewa marasa lafiya raɗaɗin kuɗin magani...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce zata karfafa dangantaka da kasar Canada ta fuskar ilimi da kiwon lafiya. Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana...
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata biya dukkanin ƴan kwangilar da suke bin gwamnatin kuɗi ha’a biya su ba musamman musuyin aikin 5 kilometers na ƙananan...
Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya roki ƴan kasuwa da su nuna tausayi da jin kai ga al’ummar jihar. Gwamnan ya yi wannan roko...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci gwamnatin Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ta gina titi a hanyar da ta tashi daga Unguwar Maidile Kwanar gidan Kaji...
Hukumar Kula da Zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, ta cafke guda daga cikin waɗanda ake zargi da far wa jami’anta. Hukumar ta bayyana hakan...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano haɗin gwiwa da sauran jami’an tsaro sun tabbatar da kama wasu da ake zargi zasu shiga yankin ƙananan hukumomin ƙunchi Tsanyawa...
Hukumar aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta bayyana kudin da maniyyata aikin hajjin bana zasu biya a hukumance. Ta cikin wata takarda mai dauke da sa...