Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga sarakunan gargajiya da su hada kai da gwamnati da hukumomin tsaro domin tabbatar da zaman...
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya jagoranci kaddar da rabon tallafin kayan abinci da gidauniniyar Dangote zata rabawa al’ummar kasar nan. Da yake kaddamar da...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya nuna rashin jin daɗin sa bisa yadda ake ciyar da al’umma abinci da gwamnati ta bayar na ciyarwar...
Gwamnatin jihar Kano tace za ta dauki tsatsauran matakin kan duk Wanda ta samu yana yiwa harkar ciyarwar buda baki zagon Kasa. Gwamnatin ta bakin komishinan...
Bayan da aka samu rade-radin bular cutar mashako ta dheptaria a karamar hukumar Munjibir, hukumar Lafiya ta jihar Kano tayi Karin haske akan rade-radin. Wannan na...
Gidauniyar tallafawa mabukata da marayu ta WIDI JALO ta ce, duba da matsalar rashin ruwa da wasu daga cikin Unguwanni Kano da Jihohin kasar nan ke...
A ƙoƙarin ganin an ƙara inganta ayyukan Majalisar dokokin jihar Kano musamman na sanya ido da bibiya na ƴan Majalisa da sauran hukumomin watau Oversight Function,...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Gyadi-gyadi karkashin jagorancin mai sharia Abdullahi Muhammad Liman ta yi umarnin a gabatar da murja Ibrahim kunya a gabanta. Tunda...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sha alwashin ganin an inganta fannin kiwon lafiyar al’umma a fadin jihar. Sarkin ya bayyana haka ne...
Kungiyar ma’aikatan dake aiki a dakunan gwaje-gwaje na Jami’o’in kasar Najeriya (NAAT), ta ce idan har gwamnatin kasar bata biya musu bukatun su ba nan da...