

Gwamnatin Kano ta ce ta nemi hadin kan kungiyoyin aikin gayya wajan ya she maguda nan ruwa tare da kwashe dagwalo a fadin jihar. Kwamishinan Muhalli...
Gwamnatin jihar Jigawa ta kashe sama da Naira miliyan dubu 3 wajen samar da hasken wutar lantarki a karamar hukumar Dutse, kasa da shekara guda kacal....
Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi watsi da rahotanni da ke alaƙanta cewa yana daf da komawa wata jam’iyya, da kuma batun cewa zai shiga haɗaka...
Kwamitin da Gwamnatin Kano ta kafa na magance ayyukan Daba da shaye-shaye da kuma dawo da zaman lafiya, ya cafke karin wasu mutane 31 da ake...
Gwamnatin jihar Kano, ta sanar da hana gudanar da bikin Ƙauyawa wanda ake kira da Ƙauyawa Day wanda ake yi yayin bikin aure. Shugaban hukumar tace...
Jam’iyyar adawa ta PDP, ta kafa kwamitin da zai kawo ƙarshen matsalar rikicin cikin gida da ta ke fuskanta. Jam’iyyar ta bayyana daukar wannan mataki...
Majalisar Dattawan Najeriya, ta bukaci rundunar soji da ta gaggauta aika karin dakaru zuwa jihohin Borno da Yobe, bayan sake bullar hare-haren Boko Haram a yankunan....
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi II, ya nada Malam Jamilu Sani Umar a matsayin sabon dagacin garin Ganduje da ke karamar hukumar Dawakin Tofa...
Jami’an ayyukan agaji a kasar Somalia, sun yi gargaɗin cewa ƙanana yara kusan dubu 5 ne ke cikin haɗarin yiwuwar rasa rayukan su saboda yunwa, a...
Matatar Man Fetur ta Dangote, ta sake rage farashin kowace Litar mai da kimanin Naira 10, daga Naira 835 zuwa 825 kan kowace lita. Jaridar Punch...