Kasar Amurka ta zargi Afirka ta Kudu da taimaka wa kasar Rasha da makamai domin amfani da su wajen mamayar kasar Ukraine, duk da ta bayyana...
Wata kungiya da ke rajin yaki da masu kwacen waya a Kano ta zargi rashin aikin yi a tsakanin matasa a matsayin abinda ke haddasa karuwar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta yi holan wasu matasa da ta ke zargin su da aikata laifukan satar waya, da masu garkuwa da mutane. Dannan...
Hukumar Kula da Yanayi ta kasa (NIMET) ta ankarar da wasu mazauna jihohin arewa kan su shirya wa mamakon ruwan sama a ƴan kwanaki masu zuwa....
Rahotanni na nunar da cewa ana cigaba da samun zargi mai karfi akan hukumar tara kudaden shiga ta jihar Kano KIRS, dangane da karin kudin Lambar...
Akalla mutane 14 ne suka mutu a kasar Kamaru sakamakon wani mummunar hatsarin da wata mota kirar Bus ta yi a yankin arewa maso gabashin kasar....
Tsohon mataimakin shugaban kasa, kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyara PDP a zaɓen bana Alhaji Atiku Abubakar, ya halarci zaman kotun da ake ci gaba...
Mataimakin shugaban Majalisar Wakilai Ahmed Idris Wase, ya gabatar da korafi a kan matakin uwar jam’iyyarsu ta APC, bisa raba muƙaman shugabannin majalisa ta goma ga...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke tsohon Ministan lantarki Injiniya Saleh Mamman, kan zargin da ake masa na karkatar naira biliyan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya aike wa majalisar dattawa takardar neman sahale masa sake ciyo bashin Dalar Amurka har miliyan 800, daga bankin duniya domin rage...