Kungiyar masu sarrafa shinkafa ta Nijeriya, wato RIFAN, ta bayyana damuwa game da matakin gwamnatin kasar na dage haramcin shigar da wasu kayayyaki daga kasashen waje...
Majalisar dattijan Nijeriya ta fara karanta wani kudirin doka da ke ba da shawarar cin tarar N50,000 ga iyayen da suka gaza wajen sanya ‘ya’yansu a...
Runduna ta daya ta sojojin Najeriya ta ce dakarunta sun ceto mutane 6 da aka yi garkuwa da su tare da kashe wani dan bindiga 1...
Dubban Falasdinawa a wannan Asabar sun ci gaba da yin gudun hijira daga arewacin Zirin Gaza zuwa kudancinsa, bayan da Isra’ila ta gargade su da...
Yayin da yake sanya hannun kan kasafin, Gwamnan ya bada tabbacin gwamnatinsa za ta bi ka’idoji wajen aiwatar da kasafin kudin bisa gaskiya da adalci Ya...
Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da Auren Gata da akafi sani da auren Zawarawa a yau juma’a 13 Oktoba shekarar 2023 A ranar Juma’a ne gwamnatin...
Gwamnatin jihar Kano ta bada umarnin fara karbar kudin kafin alkalami na aikin Hajjin shekara mai zuwa, Wanda ya kama naira miliyan hudu da dubu dari...
Shugaban Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya nada Mista Ola Olukoyede a matsayin shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC....
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta gurfanar da Umar Bello Sadiq a gaban babbar kotun jihar Kano, karkashin mai shari’a...
Rundunar sojin Nijeriya sun samu nasarar halaka ‘yan bindiga fiye da 100 a karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara. Wannan na zuwa ne bayan da babbaban...