Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da rabon kayan abinci karo na biyu ga al’ummar jihar na ƙananan hukumomi 44, inda gwamnatin ta ce zata fara rabawa...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta karrama matashin nan Auwalu Salisu Ɗanbaba mai tuƙa Babur ɗin Adaidaita Sahu da ya mayar da kuɗin da ya tsinta a...
A kokarinsa na tabbatar da samar da ingantattun ayyukan kiwon lafiya a jihar kamar yadda yake kunshe a cikin tsarinsa na yakin neman zabe na 2023,...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ce ran Litinin mai zuwa za’a ƙaddamar da rabon bayar da kayan abinci ga al’umma jihar nan domin...
Kotun daukaka kara ta tabbatarwa dan majalisa mai wakiltar karamar hukumar Tarauni a zauren majalisar tarayya, Mukhtar Umar Yarima na jam’iyyar NNPP kujerar sa a...
Hukumar kiyaye afkuwar haɗɗura ta ƙasa reshen Kano ta buƙaci al’umma da su kasance masu mayar da hankali wajen tallafawa al’ummar da suka sami haɗɗari musamman...
Wani dalibi Abdulmalik Abubakar Isa dan asalin jihar Kano wanda yake karantar harkokin shari’a a jami’ar Bayero a Kano ya sami nasarar zama gwarzon shekara a...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta kama wasu batagari da take zargin ‘Yan Daba ne wanda yawansu ya kai 29 a dai-dai lokacin da ake gudanar...
Gwamnatin jihar Katsina ta ce ta ware guraben karatu 40 ga ɗalibai ƴan asalin jihar waɗanda za ta tura ƙasar Masar domin karatu a fannin likitanci....
Shugaban ƙungiyar ma’aikatan man fetur da gas na kasar nan, Festus Osifo, ya ce har yanzu gwamantin tarayya na biyan kudin tallafin man fetur. Shugaban na...