Ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi ta jihar Kano ta ce, za ta duba yiwuwar yin haɗin gwiwa da hukumar KAROTA don yaƙi da masu karya dokar...
Ayayin addu’a ta musamman da zanga-zangar lumana da Masu ruwa da tsaki a jihar Kano suka shirya kan rashin adalci sun bukaci hukumomin tsaro da su...
Gwamnan Kano Ya Kaddamar da aza har sashin aikin gadar Ɗan Agundi da Tal’udu. Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya aza harsashin ginin gadojin...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya rattaba hannu kan dokar, jimillar kasafin kuɗi Naira biliyan 437 a matsayin kasafin kudin shekarar 2024. An rattaba...
Hukumar bunkasa harkokin noma ta Afrika watto sassakawa da kuma shirin bunkasa noma da kiwo na jihar Kano KSADP karkashin babban bankin cigaba na Musulunci...
Mataimakin Shugaban kasa Kashim Shatima ya bude ofishin Gwamnan Kano Engr. Abba Kabir Yusuf dake gidan gwamnati kano Da yake bude ofishin, wanda gwamnatin jihar Kano...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa mutane da dama a Kauyen Barikin Ladi da ke jihar Filato...
Babban hafsan rundunar sojin kasa ta kasar nan Laftanal Janar Christopher Musa ya bai wa al’ummar Najeriya tabbacin cewa dakarun rundunar soji za su yi duk...
Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ya rasu a ƙasar Jamus. Rahotonni sun bayyana cewa, marigayin gwamnan, ya rasu ne ya na da shekara Sittin da Bakwai...
Allah ya yi wa tsohon shugaban Majalisar Wakila ta Nijeriya Ghali Umar Na’Abba rasuwa ya na da shekaru Siitin da Biyar a duniya. Rahotonni daga iyalan...