Yayin da za’a gudanar da zaɓen cike gurbi a wasu sassan jihar Kano, rundunar ‘yan sandan jihar ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ababen hawa. Jami’in hulda...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci al’ummar jihar da su zauna a muhallanu lokacin gudanar da kidayar da za a gudanar a watan...
A yau ne aka cika shekara tara da sace daliban makarantar sakandiren mata ta Chibok da ke Maiduguri a jihar Borno su dari biyu da saba’in...
Rundunar yan sanda a jihar Zamfara ta samu nasarar ceto mutane tara da masu garkuwa da mutane suka sace, tun a ranar 11 ga watan Afrilun...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Nijeriya NDLEA ta ce ta gano gonaki uku da ake shuka ganyen wiwi a jihar Katsina. Mataimakin...
Rundunar ‘yan sandan Nijeriya za ta baza jami’anta sama da dubu biyu yayin zaben cike gurbi da za a gudanar a wasu kananan hukumomin Kano a...
Gwamnatin jihar Kano ta yi alkawarin bayar da Naira Miliyan talatin ga hukumar Zakka da Hubusi ta jihar domin raba wa mutanen da suka cancanta. Gwamna...
A yau Alhamis ne fitaccen malamin addinin Musuluncin nan na Sheikh Jafar Mahmud Adam, ya cika shekara 16 da rasuwa. Malamin ya rasu ne bayan da...
Hukumar dakile yaduwar cututtuka masu yaduwa ta Nijeriya NCDC, ta ce, zuwa yanzu adadin wadanda suka kamu da zazzabin Lassa a kananan hukumomi 99 na jihohi...
Bisa al’ada a duk lokacin watan azumi ana gabatar da tafisirin karatun Alqur’ani a fadar Maimartaba Sarkin Kano. Karatun mai Dinbin Tarihi na samun mahalarta daga...