Rahotonin dake fitowa daga Jihar Nasarawa na ce wa yan bindigar da sukai garkuwa da wasu ɗaliban Jami’ar Taryayya ta Lafiya a makon jiya su takwas...
Kungiyar Arewa Mu farka, ta sha alwashin ci gaba da gudanar da zanga-zangar lumana har sai Gwamnatin Tarayya ta dauki matakin da ya kamata game da...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta buƙaci gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf, da ya umarci hukumar tsaro ta DSS da rundunar ƴan sandan Kano su sanya ido...
Mai Martaba Sarkin Katsina, Abdulmuminu Kabir, na shirin korar shirin nan na inganta ilmin ’yan mata mai suna AGILE daga fadin jihar. Sarkin ya ce,...
Wani ganau wanda ya nemi a sakaya sunan sa Ya bayyana cewa an tabbatar da rasuwar wasu masu aikin haƙar ma’adanai mutum uku yayin da...
Kungiyar ‘Concerned Northern Forum’ da lauyoyi suka kafa, ta sha alwashin gurfanar da gwamnatin tarayya a gaban kotu, inda ta bukaci a biya diyya ga Iyalan...
Wasu daga cikin jarumai a masana’antar Kannywood sunyi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da ma’aikatar Shari’a ta ƙasa da su tabbatar da cewa anyi...
Mai Martaba Sarkin Bichi Alh Dr Nasir Ado Bayero yace injiniyoyi nada Mahimmiyar rawar takawa wajan cigaban Nijeriya dama duniya bakin daya saboda sana’a ce...
Gwamnan jihar kano Abba Kabir Yusuf ya amince da nada manyan sakatarorin ma’aikatun gwamnati har guda 21, tare da sauyawa guda 9 wurin aiki, sai guda...
Gamayyar limaman masallatan juma’a da suka haɗar da ɗariƙar Tijjaniyya, Ƙadiriya, Izala da mahaddata Alqur’ani sun yi kira ga shugabanni da alƙalai da su kasance masu...