Hukamar Hisbah ta jihar Kano, ta sanar da shirin tura Dakarun kar ta kwana, a wuraren da jama’a ke gudanar da sallar dare, domin samar da...
Yayin da tituna ke ci gaba da kasancewa cikin duhu musamman cikin dare a jihar Kano, Hukumar Ƙawata Birnin jihar ta ce, wasu ɓata-gari ne suka...
Jam’iyyar APC reshen jihar Kano ta shigar da ƙara gaban kotun ƙorafe-ƙorafen zaɓe, inda take ƙalubalantar nasarar Abba Kabir Yusuf, a matsayin gwamnan Kano a zaɓen...
Sunusi Shuaibu Musa Kwamitin shirya gasar Firimiyar Najeriya na rikon kwarya ya ci tarar kungiyar kwallon kafa ta Sunshine Stars, Naira Miliyan Daya, sakamakon rashin samar...
Hukumar aikin hajji ta Najeriya NAHCON ta bayyana shirin da take yi na soma hukunta hukumomin jin daɗin alhazai a jihohin ƙasar, da ke karɓar fiye...
Fadar shugaban ƙasar Najeriya ta ce ‘shugaba Muhamadu Buhari zai bar mulki a yayin da harkar tsaro da tattalin arzikin ƙasar nan suka inganta fiye da...
Wani malamin addinin musulunci a jihar Kano ya bayyana cewa mata zasu iya shiga ittikafi, matukar zasu cika sharudan da addinin musulunci yazo dashi. Limamin masallacin...
Yayin da ake shirin shiga goman karshe a watan Ramadana, wanda a ciki ne ake sa ran ganin Lailatul-Kadr, wani malamin addinin musulunci a nan Kano,...
Hukumomi a kasar Habasha, sun sanya dokar takaita zirga-zirga a yankin Amhara, biyo bayan zanga-zangar nuna adawa da yunkurin wargaza sojojin yankin, da gwamnatin kasar ke...
Kasar Birtaniya ta sanya Najeriya da wasu kasashe 53, cikin jerin kasashen da ba za ta rika daukar ma’aikatan lafiya daga cikin su ba, bayan sauya...