A yau Talata ne ake saran Shugaba kasa Muhammadu Buhari zai tafi kasar Saudiyya a wata ziyara ta karshe da zai kai wata kasar waje a...
Majalisar dokokin jihar Kano, ta amince da dokar gyaran majalisar zartaswar masarautun jihar ta shekarar 2019. Majalisar ta amince da gyaran dokar ne tare da amincewa...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya mika sakon ta’aziyyarsa ga iyalan Sheikh Ibrahim Ibn Saleh Al-Hussaini, shugaban kwamitin Fatwa na kwamitin koli na addinin musulunci, wanda aka...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi Allah wadai da hare-haren da aka kai a jihar Benue, inda aka kashe gomman mutane a yankin Umogidi da ke...
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane 7 da ake zargin ‘yan fashi ne a maboyar su dake unguwar Magaji. Rundunar ‘yan sandan ta...
Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci musuluntar da mutane dari da talatin da takwas. Ganduje yayi kira ga wadanda suka musuluntar da su yi kokari wajen...
Wani matashi dan kasar masar ya lashe gasar musabakar Al-kur’ani mai girma ta duniya da aka yi a Tanzania. Omar Mohammad Hussein, ya samu nasarar zama...
Kungiyar Fulani makiyaya ta Miyetta Allah ta sha alwashin daukar matakin shari’a a kan kungiyar ‘yan sa-kai a jihar Sokoto biyo zargin da ta yi mata...
Rahotanni daga Ndjamena babban birnin kasar Chadi sun tabbatar da cewar, gwamnatin mulkin soji kasar ta umurci jakadan kasar Jamus, Jan Christian Gordon Kricher, da ya...
Rundunar tsaro ta Civil Defense a jihar Kano, ta ce, ta bada umarnin baza jami’anta su dubu daya da dari biyar yayin gudanar da bukuwan Easter....