

Babbar kotun tarayya mai lamba uku karkashin jagorancin mai shari’a Simon Amobeda, ta sanya ranar 26 ga watan gobe na Mayu domin ci gaba da shari’ar...
Jami’ar Bayero da ke Kano ta sha alwashin fito da tsare-tsaren da suka yi dai-dai da zamani wajen amfani da fasahar zamani ta AI, wajen koyarwa...
Gamayyar shugabancin kungiyar ‘yan kasuwar jihar Kano ta sha alwashin taimakawa tare da farfado da Kasuwancin ‘yan kasuwar rukunin masu kananan masana’antu na yankin Dakata wadana...
Mutane da dama a Kano sun soma tofa albarkacin bakinsu kan rahoton Freedom Radio game da gabatar da kudurorin yan Majalisar Dokokin jihar a shekarar 2024....
Rundunar Yan sandan jihar Kano, ta ce, a kasa da wata guda ta samu nasarar kama bindigogi kirar AK47 guda 18 daga hannun bata gari. Kwamishinan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, ta cafke wasu daga cikin bata -garin da ta ke zargi da tayar da fadan daba a unguwannin Dan’agundi da Kofar...
Ministan gidaje da raya birane Alhaji Yusuf Abdullahi ATA, ya bayyana kaduwarsa bisa rasuwar marigayi Galadiman Kano, Alhaji Abbas Sunusi. Ministan ta cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin jihar Kano, ta bayar da kwangilar aikin magance matsalar zaizayar kasa a yankunan Gayawa da Bulbula a kan kudi Naira Miliyan dubu takwas da dari...
Mazauna gidajen ma’aikatan hukumar filin jirgin sama watau Aviation Quarters da ke nan Kano, sun bukaci gwamnatin tarayya da ta shiga tsakanin su da hukumar filin...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta ce, ta shirye-shiryen gurfanar da Murja Ibrahim Kunya a gaban kotu bayan da ta sake cafke...