

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare da tsohon Shugaban jam’iyyar APC Dakta Abdullahi Umar Ganduje, sun sauka a birnin Madina, domin halartar jana’izar, Alhaji...
Kungiyar tuntuba ta Dattawan Arewa ACF, ta bayyana rasuwar Alhaji Aminu Dantata, a matsayin babban rashi ga mutanen Arewa da ma Najeriya baki daya. Wata...
Gwamnatin jihar Kano tace zata ɗauki matakin kare aukuwar samun ambaliyar ruwa a faɗin jihar, bayan da Hukumar kula da yanayi ta ƙasa tace za a...
Fadar Shugaban Kasa ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an sauke Sanata George Akume daga mukaminsa na Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF). A wata sanarwa da...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta musanta zarge-zargen da ake yada wa na cewa ana hada baki da jami’an tsaro wajen aikata magudin zabe. Babban Sufeton...
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya jagoranci buɗe sabon gidan ruwan da Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya samar a garin Dambuwa da ke cikin...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya umurci daukacin shugabannin tsaro da su gaggauta kamo wadanda ake zargi da kai harin da ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci a sauya kundin tsarin mulkin Najeriya da nufin bai wa jihohi damar kafa ‘yan sanda duba da yadda matsalolin...
Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Kayode Egbetokun, ya kai ziyara jihar Benue ranar Litinin biyo bayan yadda wasu mahara suka hallaka mutane da dama tare da...
Shugaban kasa Bola Tinubu, zai ziyarci jihar Benue ranar Laraba mai zuwa domin lalubo hanyoyin da za a magance rikicin da ya addabi jihar. Shugaba...