Kotun shari’ar musulunci da ke Kofar Kudu karkashin jagorancimn mai shari’a Ustaz Ibrahim Sarki Yola, ta yanke wa Abduljabbar Nasir Kabara hukuncin kisa ta hanyar rataya....
Gwamnatin jihar Kano ta janye dokar anye da ta sanya na hana Adaidaita sahu bin wasu titunan a Kano. Shugaban hukumar KAROTA Baffa Babba Danagundi ne...
Kotun tafi da gidanka kan tsaftar muhalli ta yanke hukuncin tarar Naira miliyan 5 ga wani kamfanin sarrafa ƙarfe a Kano. Kazalika bayan tarar an rufe...
Da safiyar ranar Juma’a ne gwamnan Kano Daka Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar da sama da Naira Biliyan 245 a matsayin daftarin kasafin 2023 ga majalisar...
Majalisar dokokin Kano ta yi cikar Kwari yayin da ake jiran gwamna Ganduje ya iso domin gabatar da ƙunshin Kasafin baɗi. A ranar Laraba da ta...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya nemi ƴan Najeriya da su koma gona a ci gaba da noma. Buhari ya bayyana hakan ne a zantawarsa da gidan...
Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alasan Ado Doguwa ya ja kunnen mataimakin ɗan takarar Gwamnan APC a Kano Murtala Sule Garo. Doguwa ya ce, shi...
Al’umma da dama a Kano na kokawa kan wayar gari da aka yi Cinnaku sun mamayi wasu unguwanni. Dama dai a kan fuskanci irin wannan a...
Hukumomi a Kano sun cafke wani ɗan ƙasar China mai suna Mr Geng bisa zargin hallata wata mata Ummukulsum Buhari da aka fi sani da Ummita...
Wata sanarwa da shugaban kungiyar likitocin dake kula da masu cutar tabin hankali a kasar Taiwo Obindo ya fitar ta nuna cewa, yanzu haka sama da...