

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa,Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi a bai wa ‘yan Najeriya damar zaɓen shugaban hukumar INEC da kwamishinoninta kai tsaye. Ya ce hakan...
Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben da ya gabata na shekarar 2023 karkashin jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ba shi da niyyar barin...
Gwamnatin jihar Katsina ta amince da kashe Naira miliyan Ashirin ga ko wacce karamar hukuma a jihar domin gyaran maƙabartun yankinta. Gwamnan jihar Mallam Dikko...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce, za ta ba za jami’anta a ko ina a fadin jihar don tabbatar da cewa ana gudanar da bukukuwan...
Kungiyar manyan ma’aikatan kwalejin kimiyya da fasaha ta SSANIP ta yaba wa gwamnatin jihar Kano bisa irin kokarin da ta ke yi wajen ciyar da ilimi...
Hukumar hana fasakauri ta Najeriya Kwastam ta ce, jami’anta sun kama tabar wiwi da kudinta ya kai naira miliyan 48 da dubu dari 5 da wasu...
Hukumar wasanni ta kasa NSC, ta tabbatar da cewar ‘yan wasa da masu horar da su 6,382 suka halarci gasar matasa ta kasa karo ta 9...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU, ta yi watsi da shirin gwamnatin tarayya na bai wa malaman jami’o’i rancen kuɗi, tare da buƙatar gwamnatin da ta...
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya ziyarci garin Mantau da ke ƙaramar hukumar Malumfashi da ƴan bindiga suka kashe masallata domin yin ta’aziyya ga...
Gwamnatin tarayya ta kafa wani kwamati na musamman da zai gudanar da bincike kan musabbabin hadarin jirgin kasan da ya auku a kan hanyar abuja zuwa...