

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu, ya bayyana cewa ƙasar nan ba ta fargabar matakan da shugaban Amurka Donald Trump ke ɗauka na ƙaƙaba haraji wanda tuni...
Wani jagoran farar hula a wani yanki na Darfur na kasar Sudan da ke ƙarƙashin ikon ‘yan tawaye ya ce an gano gawarwaki 270, bayan zaftarewar...
Ana fargabar cewa, aƙalla mutane 30 sun rasu sakamakon kifewar wani kwale-kwale a ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja. Rahotonni sun bayyana cewa, har zuwa...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, nan ba da jimawa ba za ta kaddamar da majalisar dattawan jihar da ta samar a shekarar da ta gabata ta...
Gwamnonin yankin arewa maso gabashin kasar nan sun buƙaci shugaban ƙasar, Bola Tinubu ya fifita komawa aikin haƙar man fetur a rijiyoyin Kolmani da na yankin...
Hukumar karɓar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano, ta ce za ta hukunta duk wani ma’aikaci da ya yi sakaci ko kin...
Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika, ya musanta zargin cewa aikin samar da kamfanin jirgin saman Najeriya na ‘Nigeria Air’ da gwamnatin tsohon...
Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, ya umarci dakarun rundunar sojin ƙasar nan da su canja salon da suke bi wajen fatattakar ƴan bingida a jihar Katsina...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana Juma’a 5 ga watan Satumba a matsayin ranar hutu domin bikin Maulidi na tunawa da ranar haihuwar annabi Muhammad (S.A.W). Gwamnatin...
Gwamnatin tarayya, ta ayyana ranar Juma’a mai zuwa a matsayin ranar hutu domin bukukuwan murnar zagayowar haihuwar haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad tsira da amincin Allah...