

Bayan da aka samu rade-radin bular cutar mashako ta dheptaria a karamar hukumar Munjibir, hukumar Lafiya ta jihar Kano tayi Karin haske akan rade-radin. Wannan na...
Gidauniyar tallafawa mabukata da marayu ta WIDI JALO ta ce, duba da matsalar rashin ruwa da wasu daga cikin Unguwanni Kano da Jihohin kasar nan ke...
A ƙoƙarin ganin an ƙara inganta ayyukan Majalisar dokokin jihar Kano musamman na sanya ido da bibiya na ƴan Majalisa da sauran hukumomin watau Oversight Function,...
Babbar kotun tarayya mai zamanta a Gyadi-gyadi karkashin jagorancin mai sharia Abdullahi Muhammad Liman ta yi umarnin a gabatar da murja Ibrahim kunya a gabanta. Tunda...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sha alwashin ganin an inganta fannin kiwon lafiyar al’umma a fadin jihar. Sarkin ya bayyana haka ne...
Kungiyar ma’aikatan dake aiki a dakunan gwaje-gwaje na Jami’o’in kasar Najeriya (NAAT), ta ce idan har gwamnatin kasar bata biya musu bukatun su ba nan da...
Fiye da shaguna 40 sun ƙone a Unguwar Zawaciki, sakamakon gobarar da ta tashi da misalin ƙarfe 12:30 na daren Talatar makon nan zuwa wayewar garin...
Mambobin ƙungiyar manyan ma’aikan Jami’a na reshen jami’ar Bayero ta Kano watau SSANU da NASU sun rufe ƙofar shiga Jami’ar da safiyar yau Laraba, sakamakon yajin...
Shugabar Mata shiyar arewa maso yamma ta jam’iyar NNPP Hajiya Aisha Ahmad kaita ta ajiye mukaminta a yau, Hajiya Aisha Ahmad Kaita ta bayyana hakan...
Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a kai ga gano su ba, sun yi garkuwa da mutum fiye da Tamanin a garin Kajuru yayin wani...