

Kotun Koli ta sanya ranar Alhamis, 30 ga Afrilu, domin yanke hukunci kan rikicin shugabanci da ke addabar jam’iyyar adawa...
Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta sanar da daukar matakin sallama da gurfanar da wasu jami’anta da ke da hannu a harbin da ya yi sanadiyyar mutuwar...
Hukumar kula da asusun yara ta majalisar dinkin duniya, UNICEF ta yi gargadi cewa yara sama da 500,000 a jihohin Sokoto, Kebbi da Zamfara na cikin...
Dangote ya kara farashin mai zuwa N1,275 tare da dakatar da sayarwa na wucin gadi Matatar Dangote ta kara farashin man fetur (PMS) zuwa N1,275 kan...
Mai martaba Sarkin Gaya Dakta Aliyu Ibrahim Abubakar ya yi kira ga matasa da su dalibai dasu guji yin ta’ammali da miyagun kwayoyi tare da sanya...
Har yanzu ba a ji ɗuriyar shugaban gwamnatin sojin Mali da wasu manyan kwamadojin ƙasar ba tun bayan hare-haren da ƙungiyar al-Qaeda da ƙungiyar ƴan aware...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta bukaci da a kara hadin kai tsakanin hukumomin tsaro da na bincike a fadin Najeriya domin...
Rundunar sojin Najeriya, ta kai ziyara gidan iyalan Abdulsamad Jamiu, matashin dan hidimar kasa NYSC da aka kashe shi a Abuja. Hukumar, ta bayyana cewa,...
Akalla mutane 7 ne suka rasa rayukan su sakamakon wani hari da yan bindiga suka kai a yankin karamar hukumar Logo a jihar Benue. Shugaba...
Nan gaba kadan a yau Litinin za a gurfanar da mutumin da ake zargi da kutsawa wajen wata liyafar cin abinci domin kai hari ga Shugaban...