

Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura ta Kasa, FRSC, ta ƙaddamar da shirin Operation Guduma a kan hanyar Abuja zuwa Kaduna domin...
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya samu beli daga babbar kotun tarayya da ke Abuja kan kudi Naira miliyan 100. Mai shari’a Joyce Abdulmalik ce...
Hukumar tace finafinai ta Jihar Kano ta sanar da dakatar da jaruman masana’ntar shirya finafinai ta Kannywood biyu, Adam Garba (Raba-Gardama) da Amina Uba Hassan (wadda...
Fadar Shugaban Najeriya ta mayar da martani ga Peter Obi, bayan kalamansa na sukar tafiye-tafiyen Tinubu zuwa ƙasashen waje, tana mai cewa Obi abinda yake faɗa...
Mai Alfarma sarkin musulmi kuma shugaban majalisar koli ta Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya, Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ya bukaci al’ummar musulmi a fadin kasar...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da sabbin motocin sufuri da gwamnatin tarayya ta samar, waɗanda suka haɗa da motocin kirar safa-safa da babura masu kafa uku...
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta karbi rahoton kwamitin Noma da Albarkatun kasa kan barkewar annobar tsutsar dake lalata tumatur ta Tuta Absaluta. Shugaban Kwamitin Noma da...
Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta yanke wa tsohon ministan lantarki a Najeriya shekara 75 a gidan yari kan almundahanar fiye da naira biliyan 33. Alƙalin...
Yau ake sa ran jam’iyyar APC mai mulki ta fitar da jadawalin sunayen mutanen da ta amince su tsaya takara a zaɓen fitar da gwani na...
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da Bankin Duniya don karbar sabon bashin kudi na sama da Dala biliyan 1. Sabon bashin a cewar gwamnatin za...