

Hukumar kwashe shara ta jihar kano ta ƙaddamar da feshin maganin sauro a ƙaramar hukumar Nasarawa domin samin saukin cututtuka ga al’umma musamman na zazzaɓin cizon...
Gamayyar kungiyoyin da suka hadar da na Aminu Magashi da kungiyar matasa dake yaki da cutuka masu yaɗuwa da sauran al’amura ta Yosip, sun nuna takaicinsu...
Samar da wakilai a dukkanin shiyoyi zai taimaka wajen gudanar da jagoranci cikin nasara da kawo cigaba a jihar kano Sarkin fawan Kano Alh Isiyaku Alin...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya buƙaci ƙungiyoyin da ke rajin kawowa Arewacin Najeriya da su haɗa kansu guri guda domin kawowa yankin...
Shugaban kwamitin amintattu na ƙungiyar tuntuɓa ta dattawan Arewa (ACF) Alhaji Bashir Ɗalhatu Wazirn Dutse, ya yi kira ga shugaban ƙasa da ya baiwa sarakunan gargajiya...
Kungiyar Sanatocin Arewa ta yabawa ƙungiyar raya tattalin arzikin kasashen Afrika ta ECOWAS, sakamakon janye jerin takunkuman da ta ƙaƙabawa ƙasashen Nijar Da Burkina Faso, da...
A wani yunkuri na tabbatar da zaman lafiya da bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka, kungiyar ECOWAS ta yanke shawarar janye takunkumin tattalin arziki da ta...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, nan ba da jimawa ba za ta biyan ma’aikatam sharar titi albashin da suke bin tsohuwar gwamnatin Gandujea. Haka kuma gwamnatin...
Maikatar muhalli ta jihar Kano ta ce, za ta gayyaci mahukuntan kasuwar Abbatuwa don tattaunawa da su kan yin biyayya ga dokar tsaftar muhalli. Kwamishinan muhalli...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, dole a zamanantar da kasuwar ƴan Lemo da ke Na’ibawa domin tafiya daidai da zamani. Haka kuma an buƙaci kasuwar da...