

Kungiyar lauyoyin Najeriya reshen jihar Jigawa ta gudanar zaben sabin shugabannin cin kungiyar na jiha inda aka fafata tsakanin mutane uku dake neman shugabancin ta. ...
Gwamnatin jihar Kano za ta karrama ‘yan kwangilar da ta tabbatar da aiyyukan su na da inganci kuma sun gudanar da su yadda ya kamata. ...
Rundunar ’yan sandan jihar Jigawa ta ce, ta samu nasara wajen kama wasu da ake zargi da satar shanu da tumaki, tare da kwato dabbobi da...
Ghana ta tabbatar da isowar kashin farko na ‘yan Yammacin Afirka da aka kora daga Amurka a ƙarƙashin yarjejeniyar da ke tsakanin ƙasashen biyu. Shugaba John...
Rundunar yan sandan jihar kano ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargi da yunkurin kashe kansa ta hanyar hawa saman wani dogon karfe da...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci kwamitin harkokin noma na Majalisar Zartaswar Tarayya FEC da ya gaggauta daukar karin matakai domin kara rage farashin abinci...
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya ta amince da jagorancin jam’iyyar ƴan haɗaka ta ADC, ƙarƙashin shugabancin tsohon shugaban Majalisar Dattijan Najeriya, David Mark...
Hukumar da ke kula da hanyoyin ruwa ta ƙasa a Nijeriya (NIWA) ta sanya dokar hana zirga-zirgar kwale-kwale waɗanda ba su da lasisi da kuma lodi...
Ƙasashen Afirka da Ƙungiyar Tarayyar Afrika sun yi Allah wadai da hare-haren da Isra’ila ta kai ranar Talata kan shugabannin Hamas a Qatar, suna masu gargaɗin...
Ƙungiyar ƙwadago ta ma’aikatan dakon man fetur da iskar gas a Najeriya, NUPENG ta dakatar da yajin aikin da ta shirya bayan cimma matsaya da kamfanin...