

Hukumar hana fasakwauri ta kasa Kwastom ta ce za ta hada kai da yan kasuwa wajen magance bata garin dake shigo da gurbatattun kaya kasar nan....
Gwamnatin jihar Kaduna ta gargadi makarantu masu zaman kansu a jihar da su guji yin karin kudin makaranta ba tare da sahalewar gwamnati ba. Cikin...
Gwamnatin Jihar Kano ta haramta yin amfani da injina wajen sare Bishiyu ba bisa ka’ida ba a fadin jihar. Kwamishinan ma’aikatar Muhalli da sauyin yanayi...
Kotun tafi-da-gidanka ta hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA da ke sauraron shari’ar masu karya dokokin hanya, ta ayyana wani direba mai...
Kungiyar Ma’aikatan dakon Man Fetur da Iskar Gas ta Najeriya NUPENG, ta ce za ta ci gaba da yin yajin aiki a fadin kasar biyo bayan...
Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi watsi da matakin gwamnatin tarayya na ƙara kaso 5 cikin 100 kan farashin kowacce litar mai, ta na mai kwatanta...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi Allah wadai da hare-haren da ƴan Boko Haram suka kai a garin Darul-Jamal na ƙaramar hukumar Bama da ke jihar Borno,...
Hukumar ilimin bai daya ta Jihar jigawa ta amince da sauke sakatarorin ilimi na jihar su 27. Shugaban hukumar Farfesa Haruna Musa ne ya bayyana...
Hukumar Shari’a ta jihar Kano, ta ƙaddamar da kwamitoci guda Takwas, na malamai waɗanda za su rinƙa ziyartar hukumomi da makarantu da kuma kasuwanni, da sauran...
Rundunar ‘Yan Sanda jihar Jigawa ta cafke mutane 13 da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi a samamen da ta gudanar a baya bayan nan. ...