Connect with us

Labarai

Colombia ta yi Allah wadai da matakin Amurka na kwace tankar mai ta kasar Venezuela

Published

on

‎Shugaban kasar Colombia, Gustavo Petro, ya yi Allah wadai da matakin Amurka na kwace wata tankar mai ta Venezuela, yana mai bayyana hakan a matsayin fashin teku na man fetur.

‎Petro ya yi gargadin cewar irin wannan katsalandan a yankin Caribbean na iya haifar da tashin hankali da ƙarin rikice-rikice tsakanin ƙasashen yankin.

Gargadin na sa da na zuwa ne kwanaki kadan bayan da jagoran Adawa a Birtaniya Jeramy Corbyn, ya yi irin wannan suka da matakin gwamnatin shugaba Trump ke yi a yankin, musamman ma a kasar ta Venezuela.


Shugaban na Colombia Mr Petro ya yi kira da a mutunta ‘yancin kowace kasa tare da tabbatar da neman mafita ta hanyar diflomasiyya, ba wai nuna karfi ba

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!