Connect with us

Labarai

Dakarun Soji na Operation Hadin Kai sun kama wadanda ake zargi da taimaka wa Boko Haram

Published

on

Dakarun sojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai ta kama wasu da ake zargi da taimaka wa Boko Haram tare da kashe wasu ’yan ta’adda a Jihohin Adamawa da Borno.

 

Wannan dai na kunshe ne cikin wata sanarwar da Jami’in yada Labarai na rundunar, Sani Uba ya fitar a ranar Alhamis 19 ga Fabrairun da muke ciki.

 

Sanarwar ta ce a yankin Visik da ke Karamar Hukumar Hong ta Jihar Adamawa, sojoji sun cafke Ismail Muhammed mai shekaru 28 da ake zargin yana samar da kayayyakin tallafi ga ’yan ta’adda, inda aka samu bindiga kirar AK 47 guda daya, harsasai, kayan soji da kayayyakin abinci a hannunsa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!