Connect with us

Labarai

Gawar marigayi Muhammadu Buhari ta isa jihar Katsina

Published

on

Gawar tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta isa filin jirgin sama na Umaru Musa YarAdua da ke jihar Katsina bisa rakiyar mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima.

Marigayi shugaba Muhammadu Buhari ya rasu ne a ranar 13 ga watan Yulin 2025 a wani asibiti da ke Landan bayan rashin lafiya, kuma ya rasu ne yana da shekara 82.

Kafar BBC ta ruwaito cewa, za a wuce da gawar tasa ne zuwa mahaifa marigayin garin Daura domin yi masa jana’iza a cikin gidansa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!