Connect with us

Labarai

Gwamna Abba Kabir ya bada umarnin tantance Malaman BESDA

Published

on

Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya umarci hukumar Ilimin bai daya ta jiha SUBEB da ta fara tantance malaimai da ke koyarwa a tsarin nan na BESDA domin daukar wadanda suka cancanta a matsayin cikakkun ma’aikatan gwamnati.

 

Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin ne yayin da ya ke kaddamar da rabon kayan karatu da Rubutu ga malaman Firamare da na Sakandire wanda aka gudanar  a gidan gwamnati. 

 

Haka kuma, gwamna Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya bukaci al’ummar jihar Kano da su ci gaba da tallafa wa gwamnati musamman ma a fanin Ilimi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!