Connect with us

Labarai

Gwamna Fubara da mataimakinsa za su koma bakin aiki bayan dakatarwar watanni shida

Published

on

Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, tare da mataimakinsa da kuma ‘yan majalisar dokokin jihar, na shirin komawa bakin aiki daga gobe Alhamis.

Hakan na zuwa ne bayan kammala wa’adin dakatarwar watanni shida da shugaban ƙasa ya ɗora musu, sakamakon rikicin siyasa da ya kunno kai a jihar tsakanin bangarorin gwamnati.

Rahotanni sun ce matakin na shugaban ƙasa ya kasance domin saukaka tashin hankali da kuma tabbatar da zaman lafiya a harkokin mulki a jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!