Connect with us

Labarai

Gwamna Umar Namadi ya jagoranci taron gwamnati da jama’a karo na 10

Published

on

Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi Dan modi, ya jagoranci taron gwamnati da jama’a karo na 10 a karamar hukumar Hadejia wanda ake gudanarwa a fadin jihar.

 

Taron ya bai wa al’ummar Hadejia damar bayyana ra’ayoyi da kuma matsalolinsu kai tsaye ga gwamna da tawagarsa, domin samun mafita da kuma kara fahimtar juna tsakanin gwamnati da jama’a.

 

Gwamna Dan modi ya bayyana cewa shirin zai ci gaba da zagaye dukkan sassan jihar, domin tabbatar da cewa kowa na da damar bayyana muradunsa cikin lumana.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!