Connect with us

Labarai

Gwamnan Lagos ya kaddamar da yin rijistar Jarirai

Published

on

Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya kaddamar da tsarin rajistar jarirai ta hanyar amfani da fasahar zamani da kuma tsarin rajistar yara daga wata daya zuwa wata goma sha biyu ta hanyar na’ura.

Gwamnan ya bayyana wannan shirin a matsayin muhimmin mataki da zai taimaka wajen samun sahihin bayanai a kai a kai domin ingantaccen tsarin mulki da cigaban jihar.

Sanwo-Olu ya ce wannan tsarin zai taimaka wajen sauƙaƙa samun bayanai game da yara da kuma tabbatar da cewa babu wanda aka bari a baya wajen cin gajiyar shirye-shiryen kewon  lafiya a jihar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!