Connect with us

Labarai

Hisbah ta cafke mutanen da ake yunkurin yin safararsu zuwa kasashen Ketare

Published

on

Hukumar Hisbah ta jihar Kano, ta samu nasarar kama wasu mutane da ake zarginsu da yin safarar wasu Mata domin kai su kasashen ketare domin yin aikatau ko kuma wasu ayyuka na daban. 

 

Mataimakin babban kwamandan hukumar Dakta Mujahiddin Aminuddin, ne ya bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ya aiko wa Freedom Radio.

 

Dakta Mujahiddin Aminuddin, ya kuma ce, mutanen su goma 12 dukkansu mata da suka fito daga jihohin Kano da Katsina da Maiduhuri da Jigawa da kuma jihar Zamfara.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!