Connect with us

Labarai

Hukumar binciken hadurra ta ƙasa (NSIB) ta fara bincike kan hatsarin jirgin ƙasan da ya auku a hanyar Abuja zuwa Kaduna

Published

on

Hukumar Binciken Hadurra ta Ƙasa (NSIB) ta fara bincike kan hatsarin jirgin ƙasan da ya auku da safiyar yau Talata a kan hanyar Kaduna  bayan da hukumar ta ce mutane shida ne suka samu raunuka, amma babu wanda ya mutu.

Daraktar yaɗa labarai ta NSIB, Bimbo Olawumi Oladeji, ta bayyana cewa za a gudanar da bincike mai zurfi don gano musabbabin lamarin tare da fitar da shawarwari da za su hana faruwar irin wannan a nan gaba. Ta kuma ce za a ci gaba da sanar da jama’a ci gaban binciken.

NSIB ta jaddada cewa tana da niyyar tabbatar da tsaro da ingancin harkokin sufuri a ƙasar nan, ta hanyar gudanar da bincike na gaskiya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!