Connect with us

Labarai

Hukumar NRC ta fitar da rahoton hatsarin layin dogo na Abuja zuwa Kaduna

Published

on

Hukumar kula da sifurin jiragen Ƙasa ta Najeriya NRC, ta fitar da rahoton bincike kan hatsarin da ya faru a layin dogo na Abuja zuwa Kaduna.

 

Ta cikin wata sanarwa da shugaban hukumar, Kayode Opeifa ya sa wa hannu, ya ce binciken ya gano cewa gudu fiye da kima da kuma kuskuren amfani da na’urar birki na gaggawa ne suka haddasa hatsarin.

 

Ya ce kuskuren ɗan adam ne ya fi taka rawa a cikin lamarin, tare da tabbatar da cewa za a aiwatar da shawarwarin da kwamitin binciken ya bayar domin kaucewa maimaituwar irin haka a gaba.

 

Idan za a iya tunawa, a ranar 26 ga watan Agusta, jirgin ya yi hatsari da fasinjoji 618 a ciki, inda mutane 21 suka samu raunuka.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!