Connect with us

Labarai

Jami’an tsaro sun bazama dazukan farautar ‘ƴan bindigar da suka sace dalibai a Kebbi

Published

on

Gwamnatin jihar Kebbi ta ce, wata tawagar sojoji da ‘ƴan sanda da ƴan sa kai sun bazama dazukan da ke yankin domin farautar ‘ƴan bindigar da suka sace ‘ƴan mata fiye da ashirin a wata makarantar kwana a jiya  Litinin.

Wani mai magana da yawun gwamnan jihar ya ce gwamnan na tsara wani shiri domin tabbatar da an ceto ƴan matan.

A cewar jami’in  biyu daga cikin ‘ƴan matan sun yi nasarar kuɓuta.

Jihar Kebbi dai na samun ƙaruwar hare -haren  ‘ƴan bindiga masu sace mutane domin neman kuɗin fansa, a baya baya nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!