Connect with us

Labarai

Jigawa: Yan sanda sun kama mutanen da ake zargi da satar Mota da Babur

Published

on

Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta samu nasarar cafke wasu da ake zargi da satar mota da kuma babur a karamar hukumar Dutse.

Mai magana da yawun rundunar, SP Shisu Lawan Adam, ne ya tabbatar da hakan a wani saƙon murya da ya raba wa manema labarai da safiyar yau Litinin.

SP Shiisu Lawan Adam ya ce, da zarar sun kammala bincike, za su miƙa waɗanda ake zargi gaban kotu domin su fuskanci hukuncin da ya dace da su.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!