Connect with us

Labarai

Jihar Kano ce ke kan gaba wajen yawan masu rajistar katin zabe a karon farko – INEC

Published

on

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce, jihar Kano ce kan gaba cikin jihohin da suka fi yawan mutanan da suka kammala rijistar zaben su a kashin farko na shirin da aka fara daga watan Agusta zuwa Disamban nan da muke ciki.

 

Shugaban hukumar shiyyar Kano Ambasada Abdu A Zango ne ya bayyana hakan a zantawar sa da Manema Labarai yau Laraba 17 ga watan Disamba 2025.

 

Shugaban na hukumar INEC shiyyar Kano, ya kuma ce, duk da nasarar da Kano ta samu na yawan wadan da suka yi Rijistar za ta kara fadada cibiyoyin ta musamman a Kananan hukumomin da ke da yawan mutane da kuma nisa.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!